Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta bada labarin cewa ; a ranar Alhamis mai zuwa ce shugaban farko na kasar Zambiya zai iso nan Iran domin tattaunawa da jami'an gwamnatin Iran kan hanyoyin da za a bi su taimaka wajen tabbatar da sulhu mai dorewa a duniya kuma zai ziyarci gurare masu muhimmanci na Iran.
394863