Daga yankin kudu maso gabacin Asiya ne cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta nakalto daga jaridar Darul hayat ta Saudiya cewa Goloriya shugabar kasar Filipines na kokarin ganin kasarta ta shiga cikin jerin kasashe mambobi a cikin kungiyar OCI ta kasashen musulmi.Kuma hakan ya biyo bayan jan namijin kokarin da kasashen musulmi ke yi kan wajen tabbatar da sulhu a yankin.
400772