Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ce Ikna ta watsa rahoton cewa; ziyarar da shugaban kiristocin Katolika na duniya ya kai yankin gabas ta tsakiya musamman Jodan,Yankin Palsdinu ya bar baya da kura kamar yadda ziyarar tasa a wani bangare ta taimawa da kayatarwa muasamman idan aka yi la'akari da wannan ziyara ta sa a kasashen musulmi ta zo ne bayan cin mutuncin day a yi wa Manzon Zira da aminci Annabi Muhammad dan Abdullahi (SWA) .
401170