IQNA

Tsarin Siyasa A Labanon Ya Raba Karfin Iko Tsakanin Musulmai Da Kiristoci

16:02 - May 11, 2009
Lambar Labari: 1776978
Bangaren siyasa da zamantakewa; tsarin mulki da siysa a Labanon ya kebanci musulmi da kiristoci kawai.
Daga Labanon ne cibiyar da ke kula da harkokinkur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa; Muhammad Munzar shugaban jami'ar Lbanon bangaren kare hakkoki ya bayyana cewa: siyasar kasar Labanon da tsarin mulki a wannan kasa ya kebanci musulmai da kiristoci kawai a maimakon ya shafi dukan bangare na al'umma da kare hakkokin da kundin tsarin mulkin kasar ya bai wa ko wane dan kasa a wannan kasa da ta kumshi masana da kabilu daban daban.

402722

captcha