IQNA

Ta'addancin HKI Na Yi wa Muhalla Da Rayuwar Dan Adam Barazana

13:37 - May 13, 2009
Lambar Labari: 1777978
Bangaren siyasa da zamantakewa: Muhammad Naji Atari firaministan kasar Suriya ne a lokacin wani taro kan hadin kan kasa da kasa a tsakanin kasashen musulmi a birnin Damaskos ya jaddada wannan Magana.
Daga kasar Suriya ne bayan ta nakalto daga jaridar Tashrin ta kasar Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa: Muhammad Naji Attari a wajen wannan taro ya jaddada matsalolin da muhalli ke fuskanta a duniyar musulmi da kuma hassashen hanyoyin magance wannan matsala da abubuwan day a kamata a shimfida kafin tun kararar wannan matsala.Har ila ya bayyana cewa babbar wadda ke yi wa muhalli barazana da kawo masa cikas it ace haramtacciyar kasar Isra'ila musamman a wannan yanki da yadda ta kai wa kasashen Labanon da Palasdinu hari.



403917

captcha