IQNA

Za A Girmama Yan Makaranta Da Suka Halarci Gasar Kur'ani Ta Kasa A Bahrain

16:16 - June 14, 2009
Lambar Labari: 1790681
Bangaren kasa da kasa; A Dakin taro na ma'aikatar ilimi ne Isa A Bahrain za a gudanar da taron girmama wadanda suka halarci gasar karatun kur'ani a fadin kasar.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta nakalto daga jaridar Bahrain ta Alwakt cewa;Abdullah Almatu'u mataimakin ministan ilimi na kasar Bahrain ne ya bayyana cewa; wannan gasar za ta hada yan takara dari da arba'in da daya day a hada mata da maza yan makaratan firamirai da sakandare.Ya kara da cewa; wannan gasaran shirya tan e da zummar kara inganta sha'anin ilimi da kusanci tsakanin yan makaranta.

419682

captcha