Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta watsa daga kasar labanon rahoton cewa: muftin kasar labanon dangane da maganganun firaministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Natanyaho cewa; babu abin day a ragewa shugabannin larabawa face hada kai da fuskantar makiyansu da a kullum ke kokarin danne yan uwansu larabawa a daidai lokaci guda suke ci gaba da yin tagumi da zaman kasha wando ba tare da sun dauki matakin day a dace ba. Har ila yau ya ragewa shugabannin larabawa da al'ummominsu daukan mataki ko ci gaba da watsi da yan uwansu.
421597