IQNA

Idan Dan Adam Zai fahimci Hakikanin Kur'ani Da Bai Aikata Sabo Ba

15:32 - June 20, 2009
Lambar Labari: 1792687
Bangaren kasa da kasa: Mahmud Yal Asar mai bada fatawa a lardin Antaliya na kasar Turkiya y ace kur'ani hidaya ga al'umma da hana aikata sabo da fitina.
Bayan ta nakalto daga Cihan cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ta watsa rahoton cewa: a lokacin bukin fara zangon karatun kur'ani a garin Kurkutli ne ya gabatar da wannan bayani mai gamsarwa da cewa; idan dan adam zai iya fahimtar Kur'ani fahimta ta hakika dab a za a taba ganin ya aikata sabo ko zalumci da leifuka a doran kasa ba .Kur'ani littafi ne day a kumshi shiriya da sa'ada gad an adam.

422256
captcha