Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce bayan ta nakalto daga jaridar Aljeriya ta watsa rahoton cewa: Zawayi Said ne ya bude wannan taro daga cikin wadanda suka halarci wannan taro akwai shugaban da ke kula da harkokin addini a ma'aikatar da ke kula da harkokin addini a wannan kasa da kuma malumman jami'o'I a wannan kasa.
423082