Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta nakalto daga jaridar Alwakat da ake bugawa a kasar Koweit ta watsa rahoton cewa: wannan gasar da aka gudanar da ita a garin Manama musamam a cibiyar musulunci ta Ahmad Alfatih ofishin da ke kula da harkokin addini a ma'aikatarn da ke kula da harkokin addini a wannan kasa ya dauki nauyin gudanarwa. A matakin karshe mahardata kur'ani tamanin da biyar ne suka fafata da juna a kafin isa ga wannan matsayi.
424667