IQNA

Komitin Koli Na Azhar Ya Amince Da Bude Karamar jami'ar Kur'ani Ga Mata

17:22 - June 27, 2009
Lambar Labari: 1795524
Bangaren kasa da kasa;l komitin koli na jami'ar Azhar karkashin shugabancin Muhammad Said Dandawi Sheikh Azhar ya amince da bude karamar jami'ar koyar da Kur'ani ga mata kawai
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta nakalto daga majiyar labarai ta Ta'alim Almisri cewa komitin koli na jami'ar Azhar a marecenb jiya ne a wani zama na musamman da komitin ya gudanar a jami'ar Azhar ya amince ya canjawa karamar jami'ar koyar da harshen larabci a lardin Dakhaliya na Masar ta koma jami'ar koyar da Kur'ani ga mata.

425545
captcha