IQNA

16:55 - June 30, 2009
Lambar Labari: 1797004

An Fara Bada Darasin Musulunci Ta Hanyar Luga Da Istilahi A Zambiya

Bangaren harkokin kur'ani : Yan sakandare a Zambiya an fara koyar da su sanin ilimin addinin musulunci ta hanyar luga da Istilahi karkashin kulawar ofishin yada al'adun Iran.

Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta watsa labarin cewa; ofishin da ke kula da yada al'adun Iran a kasar Zambiya ya dauki dawainiyar ilimantarwa da koyar da yara yan makarantar sakandare ilimin addinin musulunci ta hanyar luga da Istilahin da addini yake amfani da su .Wannan dai wata babbar dam ace ga yara na su tashi da ilimin addinin musulunci a wannan kasa.

427197
captcha