Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran ce Ikna bayan ta nakalto daga cibiyar labarai ta bakawi ta watsa labarin cewa: a wannan buki da haduwa da aka samu halartar manyan mutane na addini day an siyasa a kasar ta Turkiya an karanto sakon firaministan kasar Rajib Taib Ordogon Fikreet Karaman mai bawa ministan harkokin addini shawa da kuma shugaban majalisar dokokin wannan kasa sun gabatar da jawabai masu gamsarwa da mahalarta taron.
436497