IQNA

An Bude Wata Karamar jami'a Ta Ilimin Kur'ani A Garin And Na Kasar Yamen

17:39 - July 26, 2009
Lambar Labari: 1805942
Bangaren kasa da kasa:An bude wata karamar Jami'a da ta shafi ilimin kur'ani kuma Salih Basira ministan ilimi mai zurfi na kasar Yamen ya bude a garin And na wannan kasar.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga majiyar labarai ta kasar Saudiya Was ta watsa rahoton cewa: Salihu Basira ministan Ilimi mai zurfi a kasar Yamen a cikin wani jawabin bude wannan karamar jami'a da ya gabatar ya bayyana cewa; wannan karamar jami'a wani bangare ne na babbar jami'ar ilimi ta birnin San'a babban birnin kasar Yamen.

437979

captcha