IQNA

Suratul Fajr Ta Sahafi Mutane Masu Nucuwa Da Tabbaci

17:36 - July 26, 2009
Lambar Labari: 1806330
Bangaren da ke kula harkokin kur'ani : Suratul Fajr ta shafi mutane masu nucuwa da tabbaci kuma a takaice ta shafi Ahlul Baiti (AS) da suka samu aminci daga Allah.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna daga Zanjan net a watsa rahoton cewa; Ayatullah Said Muhammad Huseini shugaban hauza da babban masallacin yankin da kuma ya fassara suratul Fajr da cewa wannan aya ta shafi mutane da suke da nucuwa da tabbaci da kuma suka samu amincewar Allah a rayuwarsu musamman Ahlul Baitin Rasul sune suka samu wannan dama da damuwa.

438466
captcha