Kamfanin dillancin labaran Ikna ya habarta cewa; A cikin wata zantaw ada ta hada kamfanin dilalncin labaran Ikan da wani daya daga cikin mahalrta gasar karatun kur'ani a Malazia akbar Khaksari ya bayyana cewa; kafofin yada labarai na kasashen duniya sun mayar da hankali wajen watsa labarai dangane da gasar da ake gudanarwa a birnin Kualalampur na kasar Malazia. kafofin yada labarai na kasashen duniya sun mayar da hankali wajen watsa labarai dangane da gasar da ake gudanarwa a birnin Kualalampur na kasar Malazia.
446980