Kamfanin dillancin labaran Ikna ya nakalto daga kamfanin dilalncin labaran kasar Kuwait cewa; Za a gudanar da wani zaman taro kan birnin Qods da kuma masallaci mai alfarma dangane da halin da suke ciki, kuma za a gudanar da taron ne a kasar Kuwait. Za a gudanar da wani zaman taro kan birnin Qods da kuma masallaci mai alfarma dangane da halin da suke ciki, kuma za a gudanar da taron ne a kasar Kuwait.
447226