IQNA

Babu Wani Abu Da Zai Kawo Cikas Tsakani Iran Da Afganistan Ta Harkokin Kur'ani

16:44 - September 12, 2009
Lambar Labari: 1825182
Bangaren kasa da kasa; jakadan kasar Afganistan a nan Iran ya yi nuni da abubuwa na ma'anawiya da na zahiri na kur'ani da suka hada kashen biyu na Iran da Afganistan.
Fada'a Husein Maliki jakadan kasar Afganistan a nan Iran a lokacin da ya kai ziyara a gurin baje kolin littafai na Biharul Kur'ani a garin Kabul ya bayyana cewa: kasashen guda biyu na Iran da Afganistan sun hadu a kan abubuwa masu yawan gaske masu muhimmanci kama daga al'adu da zane-zane kuma babu wani abu da zai iya hana kasashen biyu su taka rawar gani ta fuskar harkokin kur'ani mai girma.

462994

captcha