Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kungiyar ISESCO cewa; Za a gudanar da wani zaman taro da zai yi dubi kan matsayin birnin Kirwan na kasar Tunisia da rawar da ya taka a cikin tarihin Musulunci, da kuma yada ilimi. Bayanin ya ci gaba da cewa manyan malaman jami'a na bangaren nazarin tarihin Musulunci su ne za su halarci gudanar da taron.466882