Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labarai na ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha cewa; shugaban kasar Rasha Dmitry Medvedev zai gana da tawagogin kasashen musulmi da hakan zai hada da Iran. Bayanin ya ci gaba da cewa Gwamnatin Rasha za ta gudanar da wani zama tsakaninta da kasashen musulmi, wanda tawagar jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta samu halarta.466971