A wata tattaunawa da cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna ta yi da Sheik Salman Khalili mai kula da makarantar mata a Mazar Sharif ya bayyana yadda mata suka shirya don ilmantar da su karatun kur'ani. Ya kuma kara da muhimmanci daukan wannan mataki da kuma irin alfanon da za a samu matukar aka aiwatar da hakan a aikace da kuma yadda za a falfado da rayuwar mata a wannan kasa musamman ta fuskar ilimi da zamantakewa da kuma addini.
467547