IQNA

An Kirayi Kasashen Turai Da Su Canja Siyasarsu Ta Kyamar Musulunci

11:47 - October 01, 2009
Lambar Labari: 1832129
Bangaren kasa da kasa; Tsohon piraministan kasar Nrway Kigel Niken ya kirayi kasashen yammacin turai da su canja mummunar siyasarsu ta kyamar addinin muslunci da musulmi.
Kamfanin dillancin labaran Iqna ya nakalto daga shafin internet na Misrawi cewa; Tsohon piraministan kasar Nrway Kigel Niken ya kirayi kasashen yammacin turai da su canja mummunar siyasarsu ta kyamar addinin muslunci da musulmi.
Ya kuma bayyana hakan ne a lokacin da ake gudanar da wani zama na bincika hanyoyin karfafa tattaunawa tsakanin mabiya addinai a kasar Amurka. Inda ya bayyana cewa babban kuskure ne kasashen yammacin turai suke yi wajen kyamar musulmunci, domin kuwa a cewarsa a ddinin Musulunci da musulmi babu wanda zai iya cewa ba zai tafi tare da su ba. 472032

captcha