Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga duniya bulteni ta watsa rahoton cewa: daruruwan fararen hulka ne musulmi a kasar Turkiya sun gudanar da wani taro a gaban ofishin jakadancin harammatcciyar kasar Isra'ila a kasar ta Turkiya domin nuna adawarsu da yadda gwamnatin haramtacciyar kasar ke musanta masallacin Kudus.
474168