Kamfanin dillancin labaran Iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar saudiyya cewa; Kungiyar kula da harkokin ilimi da al'adu ta kasashen musulmi ta yi Allawadai da killace masallace Qods mai alfarma da sojojin yahudawan sahyuniya ke ci gaba da yi.Kungiyar ta ce wajibi ne day a rataya kan dukkanin musulmi su mike domin kare masallacin Qods daga shishigin yahudawan sahyuniya. 474910