IQNA

Taron Kudus Ta Larabawa Ce Har Abada za A Gudanar Da Shi A Oman

14:40 - October 08, 2009
Lambar Labari: 1835090
Bangaren al'adu da fasaha: A kasar Oman ne za a gudanar da taro kan birnin Kudus har abada ta larabawa.
Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a iran Ikna ce daga Jodan ta watsa rahoto kan cewa: A kasar Oman ne za a gudanar da taro kan birnin Kudus har abada ta larabawa. Wannan taro zai tabo batutuwa masu yawan gaske da suka shafi rayuwar Palasdinawa da kuma halin da suke ciki na takurawa da kuma yadda shi kanshi birnin kudus ke ciki da kokarin yahudawan sahayoniya na canja yanayin birnin daga na Musulunci zuwa na Yahudanci.


475583
captcha