Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa; limamin masallacn juma'ar Tehran na wannan mako ya habarta cewa; Ci gaba da killace masallacin Qods da kuma wulakanta wannan masallaci mai alfarma zai yi sanadiyar barkewar boren palastinawa karo na uku. Bayanin ya ci gaba da cewa Ci gaba da killace masallacin Qods da kuma wulakanta wannan masallaci mai alfarma zai yi sanadiyar barkewar boren palastinawa karo na uku. 476231