Kamfanin dillancin labaran Iqna ya nakalto shafin inernet na kamfanin dillancin labaran Haber na kasar Turkiya cewa; Majalsar malaman addinin Musulunci ta kasar Turkiya za ta gudanar da babban zamanta a karo na hudu a birnin Ankara fadar mulkin kasar, wanda ma'aikatar harkokin kula da addinin muslunci ta kasar ta shirya gudanarwa. Bayanin ya cid a cewa wannan zama zai yi kan muhimman batutuwa na addini a kasar. 476592