IQNA

Za A gudanar Da Zama Kan Matsayi Mata A Mahangar Kur'ani A Malazia

9:51 - October 15, 2009
Lambar Labari: 1837446
Bangaren kasa da kasa; Za a gudanar da zaman taro a birnin Kualalampour na kasar Malazia domin yin dubi kan matsayin mata da muhimmancinsu a cikin al'umma a mahangar kur'ani mai tsarki.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin internet na kamfanin dillancin labaran kasar Malazia cewa; Za a gudanar da zaman taro a birnin Kualalampour na kasar Malazia domin yin dubi kan matsayin mata da muhimmancinsu a cikin al'umma a mahangar kur'ani mai tsarki. Bayanin ya ci gaba da cewa wannan taro ya zo bayan kiran da wasu malamai suka yi da ke neman a kara wayar da kan mata dangane da rawar da za su iya takawa wajen ciyar da al'umma gaba, da kuma ayyukan da suka kebance a cikin rayuwa ta zamantakewa. 478296
captcha