IQNA

Za A Gudanar Tarukan Bayar Da Horo Ga Limamai A Chadi

18:03 - October 18, 2009
Lambar Labari: 1838691
Bangaren kasa da kasa; Za a gudanar da tarukan bayan da horo na musamman ga limaman masallatai a kasar Chadi a birnin Njamina fadar mulkin kasar.
Kamfanin dillancin labaran Iqna ya nakalto daga shafin internet na kungiyar kula da harkokin ilimi da al'adu na addinin musulunci cewa; Za a gudanar da tarukan bayan da horo na musamman ga limaman masallatai a kasar Chadi a birnin Njamina fadar mulkin kasar. Bayanin ya ci gaba da kungiyar ISESCO ita ce za ta dauki nauyin gudanar wannan shiri. 479293
captcha