IQNA

Za A Gudanar Da Taron Farfado Da Tattaunawar Al'du A kasar Chadi

18:02 - October 18, 2009
Lambar Labari: 1838694
Bangaren kasa da kasa; Za a gudanar da tarukan farfado da tattaunawa tsakanin al'adu musamman ma tsakanin kasashen musulmi a kasar Chadi.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin internet na bangaren kula da shirya taruka na kungiyar kula da harkokkin ilmi da al'adu na kasashen musulmi cewa; Za a gudanar da tarukan farfado da tattaunawa tsakanin al'adu musamman ma tsakanin kasashen musulmi a kasar Chadi. Kungiyar ta ISESCO zata dauki nauyin shirya gudanar da wannan taro da zai samu halartar mutane daga sassa daban-daban na duniya. 479323
captcha