Kamfanin dillancin lBrN Iqna ya nakalto daga shafin internet na jaridar Yaum Sabi ta kasar Masar cewa; An buga wani littafi da ke yin bayani kan bayyanar addinin musulunci a kasar Masar, wanda Ahmad Amin daya daga cikin fitattun marubuta na kasar Masar ya rubuta. An buga wani littafi da ke yin bayani kan bayyanar addinin musulunci a kasar Masar, wanda Ahmad Amin daya daga cikin fitattun marubuta na kasar Masar ya rubuta.485434