Cibiyar da ke kula da harkokin Kur'ani a Iran Ikna bayan ta nakalto daga majiyar watsa labarai da jaridu a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ramin Mamanir mataimakin musamman na minister kuma kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran a cikin wata masa kan tambayar manema lbarai dangane da rahoton shekara shekara ta ma'aikatar harkokin wajen Amerika da a ciki ake kara nuna bakar adawa kan musulmi da addininsu da kuma suke nuna siyasar harshen damo kan duk wani lamari day a shafi musulmi a duniya.
486571