Kamfanin dillancin labaran Iqna ya habarta cewa; Kwamitin kula da harkokin siyasar wajen kasar Iran ya gudanar da zamansa domin tattauna muhimman batutuwa da suka danganci sabbin hanyoyin tunkarar siyasar kasashe masu girman kai.
Kwamitin kula da harkokin siyasar wajen kasar Iran ya gudanar da zamansa domin tattauna muhimman batutuwa da suka danganci sabbin hanyoyin tunkarar siyasar kasashe masu girman kai. 486963