IQNA

Za A Gudanar Da Wani Zama Kan Ilmin Falsafa A Kasar Iran

16:32 - November 12, 2009
Lambar Labari: 1848150
Bangaren kasa da kasa; Za a gudanar da wani zama da zai yi dubi kan mahangar falsafa dangane da ilmomi na nazari da kuma ilmomi na aikace,
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labarai na cibiyar da ke kula da shirya tarukan falsafa a Iran cewa; Za a gudanar da wani zama da zai yi dubi kan mahangar falsafa dangane da ilmomi na nazari da kuma ilmomi na aikace, za agudanar da zaman taron ne a matsayi na kasa da kasa. Bayanin ya ci gaba da cewa taron zai samu halartar manyan malaman jami'a daga sassa daban-daban na kasashen duniya. 491307




captcha