Kamfanin dillancin labaran iqn aya nakalto daga shafin internet na kamfanin dillancin labaran kasar Oman cewa; An fara gudanar da gasar karatun kur'ani mai tsarki ta matasa ta kasashen tekun fasha, wadda aka fara gudanarwa a birnin Maskat fadar mulkin kasar Oman. An fara gudanar da gasar karatun kur'ani mai tsarki ta matasa ta kasashen tekun fasha, wadda aka fara gudanarwa a birnin Maskat fadar mulkin kasar Oman. 492365