Bangaren siyasa da zamantakewa; An bukaci da a gurfanar da manyan jami'an haramtacciyar kasar Isra'ika kan laifukan yakin da suka tafka kan al'ummar Gaza, a wani zaman kwamitin kasashen larabawa Demuscus.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Syria cewa; An bukaci da a gurfanar da manyan jami'an haramtacciyar kasar Isra'ika kan laifukan yakin da suka tafka kan al'ummar Gaza, a wani zaman kwamitin kasashen larabawa Demuscus. An bukaci da a gurfanar da manyan jami'an haramtacciyar kasar Isra'ika kan laifukan yakin da suka tafka kan al'ummar Gaza, a wani zaman kwamitin kasashen larabawa Demuscus. 492671