Cibiyar da ke kula da harkokin kur'ani a Iran Ikna ce ta watsa rahoton cewa; matanin wannan bayani na Allah wadai da tofin Allah tsine da wakilan majalisar shawarar Musulunci ta Iran suka yi kan kisan kiyashi da aka yi wa musulmi a kasar Yaman ya yi matukar nuna takaici da yadda gwamnatoci da mahukumanta a wasu kasashen musulmi ke daukan mataki na rashin tausayi da dabbanci dab a shi da banbanci da irin wanda makiya musamman haramtaciyar kasar Isra'ila ke dauka kan musulmi a yankin Gaza na killace su da yi masu kisan kiyashi .Sun kuma yi kira da a dauki matakin kawo karshen wannan matsala cikin gaggauwa.
493288