Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga kamfanin dillancin labaran kasar Iraki cewa; mataimakin shugaban humukamar kula da ayyukan ma'aikatun harkokin addini na kasar Iraki cewa; An gabatar da wasu shawarwari kan gina wani babban kwamiti da zai kula da ayyukan ma'aikatun kula da harkokin muslunci a kasashen musulmi. 508684