Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; Za a gudanar da wani zaman taro kan yadda kasashen musulmi za su karfafa harkokin saka hannayen jari, wanda za a gudanar a kasar Mangolia a cikin 'yan kwanaki masu zuwa. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a gudanar da wani zaman taro kan yadda kasashen musulmi za su karfafa harkokin saka hannayen jari, wanda za a gudanar a kasar Mangolia a cikin 'yan kwanaki masu zuwa. 513304