IQNA

16:19 - December 30, 2009
Lambar Labari: 1866928

Kungiyoyin Musulmi A Labanan Sun Yi Allawadai Da Hana Kai Tamako Gaza

Bangaren siyasa da zamantakewa; Kungiyoyin musulmi a kasar Labanan sun yi Allawadai da matakin da gwamnatin masar ta dauka na hana kai taimako ga al'ummar Gaza ta mashigar rafah.

Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Kungiyoyin musulmi a kasar Labanan sun yi Allawadai da matakin da gwamnatin masar ta dauka na hana kai taimako ga al'ummar Gaza ta mashigar rafah. Bayanin ya ci gaba da cewa Kungiyoyin musulmi a kasar Labanan sun yi Allawadai da matakin da gwamnatin masar ta dauka na hana kai taimako ga al'ummar Gaza ta mashigar rafah.515670


captcha