IQNA

Malaman Algeria Sun Yi Allawadai Da Gina Katangar Da Masar Keyi

15:33 - January 02, 2010
Lambar Labari: 1867716
Bangaren kasa da kasa; Majalisar Malaman kasar Algeria ta yi Allawadai da katangar da gwamnatinMasar ke ginawa a kan iyakokin kasarta da kuma iyakokin zirin Gaza, domin kara killace al'ummar yankin.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; a ci gaba da tofin Allah tsine da malaman addinin muslunci ke yi Majalisar Malaman kasar Algeria ta yi Allawadai da katangar da gwamnatinMasar ke ginawa a kan iyakokin kasarta da kuma iyakokin zirin Gaza, domin kara killace al'ummar yankin.
Bayanin ya ci gaba da cewa Majalisar Malaman kasar Algeria ta yi Allawadai da katangar da gwamnatinMasar ke ginawa a kan iyakokin kasarta da kuma iyakokin zirin Gaza, domin kara killace al'ummar yankin. 516886


captcha