Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa; Bangaren kula da harkokin al'adu da ilimi na jamhuriyar musluci ta Iran ya buga tare da yada wani littafi dangane da matsayin Annabi Isa da Maryar (AS) a mahangar kur'ani mai tsarki. Bayanin ya ci gaba da cewa Bangaren kula da harkokin al'adu da ilimi na jamhuriyar musluci ta Iran ya buga tare da yada wani littafi dangane da matsayin Annabi Isa da Maryar (AS) 517406