Kamfanin dilalncin labaran iqna ya nakalto daga shafin internet na kungiyoyin mabiya addinin Musulunci da ke kasar Birtaniya cewa Za a gudanar da wani zaman taro a birnin Lodon na kasar Birtaniya dangane da Musulunci a zamanin da muke ciki, wanda zai samu halartar masana daga sassan kasar. Bayanin ya ci gaba da cewa Za a gudanar da wani zaman taro a birnin Lodon na kasar Birtaniya dangane da Musulunci a zamanin da muke ciki, wanda zai samu halartar masana daga sassan kasar. 517728