IQNA

Goyoan Bayan Gina Katanga Da Azhar Ta Yi Ya Saba Wa Kur'ani

15:34 - January 04, 2010
Lambar Labari: 1868719
Bangaren kasa da kasa; Majalisar malaman kasar Algeria ta fitar da wani bayani da acikinsa ta bayyana cikakken goyon bayan da jami'ar Azhar ta bayar na gina katangar karfe kan iyakokin Gaza dace ya saba kur'ani.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa; a wani rahoto day a nakalto daga jaridar Alkhabar an bayyana cewa Majalisar malaman kasar Algeria ta fitar da wani bayani da acikinsa ta bayyana cikakken goyon bayan da jami'ar Azhar ta bayar na gina katangar karfe kan iyakokin Gaza d ace ya saba kur'ani.
Bayanin ya ci gaba da cewa Majalisar malaman kasar Algeria ta fitar da wani bayani da acikinsa ta bayyana cikakken goyon bayan da jami'ar Azhar ta bayar na gina katangar karfe kan iyakokin Gaza d ace ya saba kur'ani. 517793
captcha