IQNA

Kungiyar Malaman addini ta Labanan Ta Yi Allawadai Da Azhar

15:32 - January 04, 2010
Lambar Labari: 1868729
Bangaren siyasa da zamantakewa; Majalisar malaman kasar ta yi kakkausar suka da yin Allawadai da matakin manyan malaman jami'ar Azhar ta dauka na halasta gina katangar zalunci kan iyakokin Gaza.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarat cewa, a wani labari day a nakalto daga kafofin yada labaran Labanan an bayyana cewa Majalisar malaman kasar ta yi kakkausar suka da yin Allawadai da matakin manyan malaman jami'ar Azhar ta dauka na halasta gina katangar zalunci kan iyakokin Gaza. Bayanin ya ci gaba da cewa Majalisar malaman kasar ta yi kakkausar suka da yin Allawadai da matakin manyan malaman jami'ar Azhar ta dauka na halasta gina katangar zalunci kan iyakokin Gaza.517757


captcha