IQNA

Malaman Gaza Sun Yi Allawadai Da Gina Bangon Da Masar Ke Yi

10:46 - January 07, 2010
Lambar Labari: 1869779
Bangaren kasa da kasa; Shugaban kwamitin malaman addinin muslunci a yankin zirin Gaza ya yi Allawadai da gina katangar da Haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi a kan iyakokin yankin da Masar.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Shugaban kwamitin malaman addinin muslunci a yankin zirin Gaza ya yi Allawadai da gina katangar da Haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi a kan iyakokin yankin da Masar. Bayanin ya ci gaba da cewa Shugaban kwamitin malaman addinin muslunci a yankin zirin Gaza ya yi Allawadai da gina katangar da Haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi a kan iyakokin yankin da Masar. 519000


captcha