IQNA

A Gobe Ne Za A Fara Gudanar Da Zaman Mu'ujizar Kur'ani A Beirut

10:43 - January 07, 2010
Lambar Labari: 1869830
Bangaren kur'ani; A gobe ne idan Allah ya kai mu za a fara gudanar da zaman taro kan mu'jizar kur'ani mai tsarki a birnin Beirut na kasar Labanan, taron da zai samu halartar malamai dam asana.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya nakalto daga bangaren yada labaransa na birnin Beirut cewa A gobe ne idan Allah ya kai mu za a fara gudanar da zaman taro kan mu'jizar kur'ani mai tsarki a birnin Beirut na kasar Labanan, taron da zai samu halartar malamai dam asana. Bayanin ya ci gaba da cewa A gobe ne idan Allah ya kai mu za a fara gudanar da zaman taro kan mu'jizar kur'ani mai tsarki a birnin Beirut na kasar Labanan, taron da zai samu halartar malamai dam asana. 519575



captcha