IQNA

Ministan Addini Ya Yi Suka Kan Hana Saka Kiran sallah A Khalil

10:43 - January 07, 2010
Lambar Labari: 1869843
Bangaren kasa da kasa; Minista mai kulada harkokin addinin muslunci a palastinu ya habarta cewa matakin da isra'ila ta dauka na hana saka kiran salla a masallacin khalil ya saba ka'ida.
Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa Minista mai kulada harkokin addinin muslunci a palastinu ya habarta cewa matakin da haramtacciyar kasar isra'ila ta dauka na hana saka kiran salla a masallacin khalil ya saba ka'ida. Bayanin ya ci gaba da cewa Minista mai kulada harkokin addinin muslunci a palastinu ya habarta cewa matakin da haramtacciyar kasar isra'ila ta dauka na hana saka kiran salla a masallacin khalil ya saba ka'ida. 519704
captcha