IQNA

Saudiyya Ce Ke Hankoron Tayar Da Fitinar Mazhaba A Kasar Iraki

17:03 - January 13, 2010
Lambar Labari: 1872698
Bangaren kasa da kasa; Shugaban kungiyoyin malaman sunna a kudancin kasar Iraki Abdulwahab Khalid Mulla ya bayyana cewaSaudiyya ce ke hankoron haifar da fitina acikin kasar Iraki.
Kamfanin dillancin labaran iqna ya nakalto daga shafin internet na gidan talabijin alalam cewa, Shugaban kungiyoyin malaman sunna a kudancin kasar Iraki Abdulwahab Khalid Mulla ya bayyana cewaSaudiyya ce ke hankoron haifar da fitina acikin kasar Iraki. Bayanin ya ci gaba da cewa Shugaban kungiyoyin malaman sunna a kudancin kasar Iraki Abdulwahab Khalid Mulla ya bayyana cewaSaudiyya ce ke hankoron haifar da fitina acikin kasar Iraki. 522343
captcha