Kamfanin dilalncin labaran iqna ya habarta cewa An fara aiwatar da wani shiri na bayar da horo ga wasu daliban addinin muslunci a birnin keshan an kasar Turkiya, lamarin da zai taimaka wajen yaduwar ilimi a kasar. Bayanin ya ci gaba da cewa An fara aiwatar da wani shiri na bayar da horo ga wasu daliban addinin muslunci a birnin keshan an kasar Turkiya, lamarin da zai taimaka wajen yaduwar ilimi a kasar. 523167